Boko Haram Launches Radio Station On 96.8


 Image result for Boko Haram image


Boko Haram, has set up an FM station broadcasting on 96.8 frequency, the Hausa service of Voice of America reports.
According to the report, villagers living in the village of Tolkomari in the far north state of Cameroon said they tune to the station which spreads Boko Haram’s propaganda challenging statements from the Nigerian government claiming that it is winning the war against the world’s deadliest terrorist group.

Nigeria’s President Muhammadu Buhari has, practically declared victory over Boko Haram saying, at various times, that the terrorist group is “technically defeated“, “decimated“, “unable to launch spectacular attacks“, “on the run“, and “dying of starvation“.
This week, the group launched a daring attack on a village near Chibok Town in Borno State, killed 4 people and kidnapped 3 women.
Read the report in Hausa below:
Kungiyar Boko haram sun bude wani tashar radiyo na FM, wanda suke watsa farfaganda na kalubalatar kasashen dake yaki dasu ke fadi na cewa ana samun galaba akansu, wannan gidan radiyo dai an kafa shine garin Tolkomari a jihar arewa mai nisa kan iyakar Najeriya da kasar Kamaru.
Suna watsa shirye shiryen su a zangon FM, akan mita 96.8, jama’a a garin na Tolkomari, sun ce suna kamo tashar wannan gidan radiyo.
Wannan lamari dai yan ciwa gwamnatin kasar ta Kamaru tuwo a kwarya domin gano inda ‘yan kungiyar ta Boko Haram, ke watsa shirye shiryen su, amma masu iya Magana na cewa idan aka juri zuwa kogi da tulu wata rana za’a dawo da gammo.